Jihar Kano
Mutanen da ke kusa da Dangwaro flyover a kusa da titin Kano-Zaria sun shiga tashin hankali bayan hadarin babbar mota ya kashe mutane akalla 25 har lahira.
Gwamnatin jihar Kano ta ba kwamishinan shari'a umarnin dakile hanyoyin da masu safarar kwayoyi ke samun umarnin kotu na sakin kayansu da aka kwace.
Babbar kotun tarayya mai zama a jihar Kano ta soke naɗin Muhammadu Sanusi II a matsayin Sarkin Kano na 16, ta ce dokar masarauta 2024 na nan daram.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya zargi gwamnatin da ta shude da zaftare makudan kudi na giratuti inda kuma ba a mayar da su asusun gwamnati ba.
Wasu magoya bayan Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II daga kungiyoyin Muhammadu Sanusi II colloquium da 'Yan Dangwalen jihar Kano sun gudanar da liyafa ta musamman.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da kashi na biyu na shirin biyan kudaden giratuti da wadanda suka rasu a jihar. Mutane da dama sun amfana.
Akalla mutane 8 ake fargabar sun rasa rayuwarsu yayin da wani gini ya rufta kan ma'aikata da masu fakewa ana tsaka da ruwan sama a Kuntau a cikin birnin Kano.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I Jibrin ya aike da sakon ta'aziyya ga iyalan waɗanda suka mutu sakamakon haɗarin tirela a Kano.
Jam'iyyar APC a Najeriya ta bayyana shirinta na kwace mulkin Kano da Zamfara ganin yadda gwamnatocin suka rasa inda za su kama bayan shafe shekara daya kan mulki.
Jihar Kano
Samu kari