Jihar Kano
Wata kotun shari’ar Musulunci da ke zamanta a Rijiyar Zaki, ta sanya ranar 1 ga Agusta domin yanke hukunci kan matashin da ake zargin ya kashe masallata a Kano.
A yayin da kafafen sada zumunta su ka dauki dumi a kan bulalar da jigon APC a Kano, AbdulMajeed Dan Bilki Kwamanda ya sha, masoyin Buharin ya yi jawabi.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yabawa Gwamna Abba Kabir kan matakin raba takin zamani ga al'umma inda ya ce hakan zai taimaka wurin samar da abinci.
Wani bidyo da ya karade shafukan sada zumunta ya nuna yadda wasu da ake zargin jami'an tsaro ne na dukan daya daga masoyan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kwace wasu filaye da tsohuwar gwamnatin Dr. Abdullahi Umar Ganduje ta yanka, sannan ta mayar wa makarantar da abin ta.
Uban jami'yyar NNPP, Dakta Boniface Aniebonam ya caccaki Sanata Rabiu Kwankwaso da hukumar INEC kan sauya tambari da kuma launin jam'iyyar gaba daya.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ware Naira Biliyan 29 domin gudanar da ayyukan raya jihar Kano. An ware adadin kudin ne domin aiwatar da sababbin manyan ayyuka.
Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf ya amince da yin ayyuka guda 10 masu muhimmanci da za su shafi talakawa a jihar Kano. A yau Laraba ya amince da ayyukan.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya dauki matakin inganta wutar lantarki a dukkan kananan hukumomin jihar su 44. Zai samar da na'urar rarraba wutar lantarki guda 500.
Jihar Kano
Samu kari