Jihar Kano
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ziyarci ma'aikatar shari'a ta Kano bayan an lalata wajen a lokacin zanga zangar tsadar rayuwa. Ya yi alkawarin kawo gyara.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta janye dokar hana fita da ta sanya a jihar. A yanzu mutane za su iya ci gaba da harkokinsu.
Bayan zanga zangar tsadar rayuwa yan Arewa sun dukufa da yin addu'oi da salloli, farashin kayayyaki sun tashi a kasuwa, Kashim Shettim ya magantu kan hadin kai.
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana cewa ta damke akalla mutane 873 bisa zargin karya doka kwanakin da aka gudanar da zanga zanga a jihar, an kai wasu Abuja.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa a jihar Kano ta bankado yadda aka sace kudi N50bn daga asusun jihar aka saye gidaje a biranen Abuja, London da Dubai.
Rundunar 'yan sandan Kano ta hakikance kan cewar babu mutumin da harbin bindiga ya yi sanadiyyar rasuwarsa yayin zanga zanga duk kuwa da an samu rahotannin haka.
Wani matashi, Safiyanu Mohammed mazaunin Rangaza ya dau ki hankali bayan ya mayar da jaka da tsinta makare da kudi a hanyar sana'arsa ta adaidaita sahu.
Tsohon kwamishinan ayyuka na jihar Kano a zamanin mulkin Abdullahi Ganduje ya gaskata Dan Bello kan zargin Murtala Garo da wawure kudin gwamnatin jiha.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Doguwa/Tudun Wada, Alhassan Ado Doguwa, ya lashi takobin sanyawa jam'iyyar APC ta yi nasara a Kano a zaben 2027.
Jihar Kano
Samu kari