Jihar Kano
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya sanar da cewa yan daba sun sace takardun shari'ar Abdullahi Umar Ganduje a babbar kotun Kano yayin zanga zangar tsadar rayuwa.
Farashin litar man fetur ya yi tashin gwauron zabi a cikin birnin Kano. A yanzu an koma siyar lita kan kusa da N1000. Hakan na zuwa ne bayan gama zanga-zanga.
Gwamnatin jihar Kano ta caccaki jam'iyyar APC kan zargin yin kwana da kayan tallafi na Gwamnatin Tarayya inda ta ce komai na Gwamna Abba Kabir a bayyane yake.
Tsohon kwamishinan ayyuka a jihar Kano a lokacin Ganduje, Mu'azu Magaji ya yi magana kan zargin matar Abdullahi Ganduje da sace kudin jihar Kano har N20bn.
Kwamishinan 'yan sandan jihar Kano, Salman Garba Dogo, ya bukaci jami'an 'yan sandan da aka yiwa karin girma su jajirce wajen kawar da laifuka a jihar.
Za a ji Sanatan Kano ta Kudu karkashin jam'iyyar NNPP, Kawu Sumaila ya ce yana karbar Naira miliyan 22 a matsayin albashi da kudin gudanarwa a duk wata.
Shugaba kuma jagoran matasa a tafiyar Kwankwasiyya, Abdulrahaman Mai Kadama ya fice daga tafiyar Abba Kabir Yusuf, ya ajiye mukaminsa zuwa APC a Kano.
Kungiyar kafafen yada labaran Arewa (NBMOA) ta shigar da kara kan tashar talabijin ta Arewa24 gaban hukumomi bisa zargin bata al'adun al'ummar Hausawa.
Kamfanin rarraba wutar lantarki na TCN ya sanar da katsewar wuta a wasu kananan hukumomi a jihohin Jigawa da Yobe. Hadarin ya faru ne a Gezawa da ke jihar Kano.
Jihar Kano
Samu kari