Jihar Kano
Rundunar 'yan sanda ta kasa, reshen jihar Kano ta ce akwai damuwa matuka kan yadda ake samun karuwar mace mace a jihar saboda ambaliya da kisan kai.
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ziyarci kungiyar kasar Qatar mai ba mutane tallafi domin kawo agaji jihar Kano, kungiyar ta yi alkawarin taimakon Kanawa.
Shugaban ma'aikatan gwamnatin Kano, Shehu Wada Sagagi ya shigar da wata kungiyar APC kara kan zargin karkatar da tallafin abincin da Bola Tinubu ya turo Kano.
Hukumar ba da agajin gaggawa ta ƙasa NEMA ta yi gargaɗin cewa mazauna Kano kusan miliyan huɗu na fuskantar barazanar ambaliyar ruwa a yankunansu.
Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa NEMA, zayyano sunayen kananan hukumomi 14 na jihar Kano da ke fuskantar hadarin ambaliyar ruwa a daminar bana.
Abba Kabir Yusuf na shan martani bayan batan takardun kotun Abdullahi Umar Ganduje da yace an yi a lokacin zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Kano.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta sanya 12 ga watan Satumbar 2024 a matsayin ranar gudanar da babban taronta na masu ruwa da tsaki (NEC) a Abuja.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya caccaki gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, kan zargin cewa an sace takardun shari'arsa.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Ganduje ya yi magana kan zanga-zanga a Kano inda ya ce ya samu bayanan sirri Gwamna Abba Kabir ne ya dauki nauyin zanga-zangar.
Jihar Kano
Samu kari