Jihar Kano
Jam'iyya mai mulki a Kano, NNPC ta sayawa kwamitin tantance yan takarar katin duba jarrabawar kammala sakandare ta WAEC da NECO da kuma yi masu gwajin kwaya.
Duk da yawan yara masu gararamba a gari, Kano, Kaduna, Katsina da Kabbi sun gaza samun tallafin kuɗin sa yara a makaranta daga hukumar ilimi UBEC ta ƙasa.
Hukumar yaki da rashawa ta jihar Kano ta fara binciken dan uwan Rabi'u Kwankwaso da shugaban ma'aikata, Shehu Wada Sagagi kan zargin cin hanci da rashawa.
Gwamnatin Kano ta fara shirin samar da sababbin birane da mutane za su koma su cigaba da rayuwa a wajen jihar. Abba Kabir Yusuf ya ce aikin zai rage cunkoso a Kano.
Gwamnatin Kaduna ta fara daukar matakan rage illar da ambaliya ruwa za ta haifar a wasu daga cikin sassan jihar, inda gwamnati ta nemi kowa ya bar yankunan.
Jam'iyyar APC reshen Kano ta nemi hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC)ta binciki gwamnatin jihar bisa zargin kwangilar magani.
Sauki ya fara samuwa a wasu jihohi Arewa maso yamma, yayin da farashin abinci ya fara yin kasa a wasu daga cikin kasuwannin yankin ciki har da Kano da Katsina.
Tsohon mai ba Rabi'u Musa Kwankwaso shawara kuma dan majalisar wakilai ya sauya sheka daga NNPP zuwa APC. Sanata Barau Jibrin ne ya karbe su a Abuja.
Mazauna Kano sun cika da takaicin yadda wata baiwar Allah da yaranta biyar su ka rasa rayukansu a Karkari da ke Gwarzo a jihar bayan cin tubani da ake hada da dusa.
Jihar Kano
Samu kari