Jihar Kano
Rahotanni sun bayyana cewa hukumar PCACC ta jihar Kano ta ci gaba da tsare Musa Garba Kwankwaso kan gaza cika sharadin beli. Ana zarginsa da hannu a rashawa.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano (PCACC) ta tsare wasu shugabannin rikon kwarya na kananan hukumomi uku a binciken da take kan badakalar kwangila.
Musa Garba Kwankwaso ya fito ya kalubalanci binciken da hukumomin yaki da cin hanci da rashawa ke yi masa kan badakalar siyo magunguna a jihar Kano.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kafa kwamitin mutum 11 karkashin Farfesa Usman Muhammad omin binciken dalilin samun sabani tsakanin Yarbawa da ke zaune a Kano.
Alhaji Tanko Yakasai ya kara da cewa an yi kuskure a rahoton da ya sanya sunansa daga cikin yan wadanda su ka kafa sabuwar jam'iyyar League of Northern Democrats.
Gwamnatin Kano ta sake bankado wata sabuwar badakalar N660m da ake zargin an tafka a kwangilar samar da ruwan sha a kananan hukumomi 44 na jihar.
Sarkin Kano, mai martaba Muhammadu Sunusi II ya kammala karatunsa a fannin shari'ar addinin musulunci da ya fara bayan tsige shi a 2020 a birnin Landan.
An tabbatar da mutuwar mutum huɗu tare da ɓatan wasu mutane shida bayan wnai jirgin ruwa ya kife a kauyen Kauran Mata da ke ƙaramar hukumar Madobi a Kano.
Gwamnatin Kano ta bayyana matsayarta kan zargin da ake yi na cewa an ba kamfanin kanin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso kwangilar magani ba bisa ka'ida ba.
Jihar Kano
Samu kari