Jihar Kano
Hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta (ICPC) ta gayyaci kakakin majalisar dokokin jihar Kano da wasu mutane 4 domin amsa tambayoyi.
Yayin da ake shirin gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar Kano, shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Abbas ya bayyana shirin jam'iyyar game da zaben da za a yi.
Gwamna Abba Yusuf ya ce nan ba da jimawa ba za a fara biyan ma'aiktan jihar Kano sabon mafi karancin albashi na N70,000. Shugaban ma'aikatan jihar ya tabbatar.
Gwamnatin jihar Kano ta soke ƙarin shekarun aiki da tsohon gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi wa wasu ma'aikata a Kano, za su yi ritaya a watan Disamba.
A wannan labarin, hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Kano (SEMA) ta ce ambaliyar ruwa ta jawo asarar rayuka akalla 29 da lalata gidaje da gonaki.
A cikin rahoton nan, jam'iyyar NNPP ta kammala fitar da yan takarar da za su tsaya a zaben kananan hukumomin da ke tafe a jihar Kano, inda aka fitar da mace daya.
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da sabuwar ranar da dalibai za su koma makarantun firamare da na gaba da firamare a fadin jihar. Za a koma a cikin watan Satumba.
Gwamnatin jihar ta ika sakon gargadi ga ma'aikatan lafiya da ke satar magunguna da sauran kayayyakin kiwon lafiya suna sayarwa daga cibiyoyin lafiya na jihar.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA), reshen jihar Kano ta bayyana cewa an jirkita labarin 'yan takarar zaben kananan hukumomi mai zuwa.
Jihar Kano
Samu kari