Jihar Kano
Jam'iyyar NNPP da ke karkashin jagorancin Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ta rasa jiga-jiganta zuwa jam'iyyar APC da Abdullahi Ganduje ke shugabanta.
Babbar kotun jihar Kano ta zaɓi ranar 10 ga watan Oktoba, 2024 domin yanke hukunci a shari'ar da aka nemi hana Aminu Ado Bayero gyara ƙaramar fadar Nasarawa.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta sauke farashin shinkafa a jihohin Kano, Legas da Borno. Za a rika sayar da buhun shinkafa a N40,000 domin saukakawa al'ummar Najeriya.
A wani gagarumin mataki na yaki da rashin da’a, hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da haramta duk wani nau’in cacar wasanni a jihar. Ta sanar da sababbin dokoki.
Matasan Kano sun yi zamansu a gida, wasu sun fita harkokinsu na yau da kullum suk da zanga-zangar da aka fara ranar 1 ga watan Oktoba a sassan Najeriya.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta gargaɗi Kanawa masu shirin fita zanga-zanga ranar 1 ga watan Oktoba, ta ce ba za ta bari a karya doka da oda ba.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi magana kan abubuwan da suka hana 'yan Najeriya samun ci gaban da ya dace. Ya dora laifi kan cin hanci da rashawa.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi ta'aziyya ga iyalan jami'an 'yan sandan da suka rasu sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya ritsa da su.
Kungiyar likitocin hakori ta kasa (NAGGMDP) ta koka kan cewa likitoci a Kano sun yi karanci a halin yanzu tare da yin barazanar shiga yajin aikin daga 1 ga Oktoba.
Jihar Kano
Samu kari