Jihar Kano
Da alama tsuguno bata kare ba bayan kungiyar APC reshen Arewa ta Tsakiya ta ki amincewa da hukuncin babbar kotun tarayya kan nasarar Abdullahi Umar Ganduje a kotu.
Babbar kotun jihar Kano ta yi hukunci inda ta dakatar da APC da PDP da wasu jam'iyyu guda 19 daga kawo cikas ga hukumar zaben jihar Kano (KANSIEC).
Yar marigayi Sarkin Kano, Alhaji Ado Bayero da ake kira Zainab Bayero ta koka kan yadda mutane suka dira kansu saboda neman taimako da suka yi a kwanaki.
Wasu fitattun jaruman Kannywood sun koma APC a jihar Kano. Hakan na cigaba da kawo ci baya ga siyasar Abba Kabir Yusuf a Kano. Barau Jibrin ya karbi jaruman.
A wannan labarin, gwamna Abba Kabir Yusuf ya karbi tubabbun yan siyasa daga jam’iyyun adawa guda biyu, inda su ka yi sauyin sheka zuwa jam’iyyar NNPP.
Gwamnatin tarayya ta bakin cibiyar ba da sanarwar gaggawa kan ambaliyar ruwa ta kasa ta yi hasashen cewa za a zabga mamakon ruwan sama a jihohi 17 na Najeriya.
Rahotanni sun bayyana cewa jami'an 'yan sandan Kano sun yi hatsarin mota a hanyarsu ta komawa jihar bayan gudanar da aikin zabe a Edo. 5 a cikinsu sun mutu.
Hukumar hasashen yanayi (NiMet) ta ce za a tafka ruwan sama a Kano da Sakkwato, da wasu jihohi 15 na Arewa inda ruwan zai yi karfi a Abuja, Filato da sauransu.
Hukumar Hisbah ta cika hannunta da wata matashiyar 'yar TikTok mai suna Hafsat Baby wadda bidiyon tsiraicinta ya karade shafukan sada zumunta a kwanan nan.
Jihar Kano
Samu kari