Jihar Jigawa
Gwamnatin jihar Jigawa karkashin Gwamna Umar Namadi Ɗanmodi ta bada umarnin ɗaukar ma'aikatan J-Health na wucin gadi su zama cikakkun ma'aikata a jihar.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi Ɗanmodi, ya nuna damuwarsa bisa yadda batun garkuwa da mutane ke yawaita a jihar, ya ce zai taimakawa jami'an tsaro.
Gwamnatin Jigawa ta nemi Shugaba Bola Tinubu ya karasa aikin noman rani a yankin Hadejiya, an roki a gama aikin da aka fara lokacin Shagari a 1983.
Rundunar 'yan sanda ta samu nasarar cafke wani barawon shanu tare da kwato shanu uku da aka sace a karamar hukumar Kiyawa, jihar Jigawa. Rundunar na ci gaba da...
Majalisar dokokin jihar Jigawa ta dakatar da shugabannin kananan hukumomin Gumel, Birniwa da Yankwashi saboda take umurninta. Ciyamomin sun je kasar waje.
Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi, ya kafa tarihi inda ya ɗauko mace ya naɗa ta a matsayin mataimakiyarsa ta musamman kan harkokin yaɗa labarai.
'Yan bindiga sun kai wani sabon hari a jihar Jigawa tare da sace matan shugaban karamar hukumar Kiyawa da ke jihar, 'yan sanda sun bazama nemansu.
Hakimin kauyen Dan Gulam a jihar Jigawa, Umar Ibrahim, ya karyata zargin cewa ya yi wa wata yarinya fyade da kunsa mata ciki sannan ya shafa mata cutar kanjamau.
Kotun ɗaukaka ƙara mai zama a Abuja ta tabbatar da hukuncin Kotun zaɓe na ayyana zaben mazaɓar Birni kudu/ Buji ta tarayya a matsayin wanda bai kammala ba.
Jihar Jigawa
Samu kari