Jihar Jigawa
Rundunar yan sanda ta kama dan fashi da makami da ya addabi alumma a Arewacin Najeriya. Dan fashin ya shahara da sata da kisa a Jigawa. An kama shi a Benue.
Hadarin mota ya ritsa da yan Maulidi a jihar Jigawa. Mutane shida sun rasu guda tara sun samu munanan raunuka. Rundunar yan sanda sun fara bincike kan hadarin.
A wannan labarin, yayin da ake shirin zaben kananan hukumomi biyar na jihar Jigawa, rundunar yan sanda ta fara shirin tabbatar da kawar da barazanar tsaro.
Yan kasuwar Abubakar Rimi da aka fi sani da kasuwar Sabon Gari a Kano sun yi korafi kan tilasta masu biyan makudan kudade da jami'an kwastam ke yi.
Ana yin bikin Sallar Gani ne a masarautar Gumel a tsawon kwanaki uku a lokacin Maulidi. Ana Sallar Gani a Daura da Hadeja sai dai akwai banbanci tsakaninsu da Gumel.
Gwamnatin jihar Jigawa karkashin jagorancin Gwamna Umar Namadi ta ba ma'aikatan jihar hutu domin murnar zagayowar ranar haihuwar Manzon Allah (SAW).
Gwamnan jihar Jigawa, Ahmed Umar Namadi ya kaddamar da shirin rabon kayayyakin tallafi ga mutanen da bala'in ambaliyar ruwa ta ritsa da su a jihar.
An samu asarar rayukan mutum uku bayan wani gini ya rufto a jihar Jigawa. Jami'an 'yan sanda sun yi nasarar ceto mutanen da ginin ya rufto a kansu.
Fasinjoji biyar da wani jirgin ruwa ya ɗauko sun rasa rayuwarsu a lokacin da ya nutse a garin Ganta da ke ƙaramar hukumar Buji a jihar Jigawa jiya Talata.
Jihar Jigawa
Samu kari