Jihar Jigawa
Uwargidan shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Remi Tinubu ta mika sakon ta'aziyya kan mutanen da suka rasu sakamakon fashewar tankar man fetur Jigawa.
An samu asarar rayuka bayan wata tankar mai ta gamu da hatsari a jihar Jigawa. Mutane kusan 100 ne suka rasu yayin da wasu mutum 50 suka samu raunuka.
A wannan labarin, za ku ji cewa rundunar yan sandan reshen Jigawa ta samu nasarar cafke wasu daga cikin mugayen yan fashi da makami da su ka addabi yankin.
A ranar Asabar 5 Oktoba, 2024 ne aka yi zaben Ciyamomi wasu jihohi hudu, inda daga cikinsu aka, zaben jihohi biyu sun yi matukar daukar hankalin jama'a.
Rundunar 'yan sandan jihar Jigawa ta samu nasarar cafke wani matashi bisa zarginsa da cinnawa kakarsa wuta. Bincike ya nuna matashin na da tabin hankali.
Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi ya dakatar da hadiminsa bayan ya yi ikirarin cewa ya amince zai biya ma'aikata sabon mafi karancin albashi na N70,000.
Wani matashi a Jigawa ya kona kakarsa har lahira da man fetur kan sukansa da take yi. Yan sanda sun kama matashin da ya kona kakarsa, an gano yana da tabin hankali
Ma'aikatan jihar Jigawa sun shiga rudani bayan an yi musu ta leko ta koma kan mafi karancin albashi. Gwamna Umar Namadi ya musanta amincewa da N70,000.
Sojojin Najeriya sun harbe jagoran yan ta'adda da ake kira da Mai Hijabi a jihar Jigawa. Haka zalika sojojin Najeriya sun kashe miyagu da yan bindiga a jihohi.
Jihar Jigawa
Samu kari