Jarumar Fim
Fitacviƴar jaruma a masana'antar Kannywood, Hadiza Aliyu Gabon ta ce babu maganar an shigo azumi, duk wanda ya ɗauki alhakinta, Allah ya bi mata hakƙinta.
Jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta gana da ministan tsaro, Bello Matawalle da ministan yada labarai, Mohammed Idris a kan shirin baje kolin al'adun Arewa a Abuja.
Fitacciyar jaruma a masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood, Chika Ike ya bayyana cewa ba Sanata Ned Nwoko ne ya mata cikin da take ɗauke da shi ba.
Sanata Ned Nwoko na jihar Delta ya ƙaryata raɗe-radin cewa cikin da jaruma Chike Ike ke ɗauke da shi nasa ne kuma yana shin aurenta, ya ce ba gaskiya ba ne.
Gwamnan Bayelsa, Douye Diri ya bayyana cewa ba shi da wata alaƙa ta musamman a jarumar shirin BBN, Nengi Hampson, ya musanta raɗe-raɗin ya mata ciki.
Fitaccen jarumin Nollywood wanda ke koyarwa a jami'ar Port Harcourt, Columbus Irisoanga da aka sani da taka rawar boka a fina-finai, ya riga mu gidan gaskiya
Tsohuwar Ministar Mata da Bola Tinubu ya kora a watan Oktoban 2025, Uju Kennedy-Ohanenye, ta koma harkar fina-finan Nollywood a Kudancin Najeriya.
Masana'antar Nollywood ta shiga yanayin alhini sakamakon mutuwar fitacciyar jaruma, Pat Ugwu, ta mutu tana da shekara 35 a duniya, jarumao sun fata ta'aziyya.
Jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Arewa watau Kannywood, Maryam Yahaya ta sayi sabuwar mota kirar Marsandi Benz, mutane sun taya ta murna.
Jarumar Fim
Samu kari