Jarumar Fim
Tsohuwar jarumar ta bar wasika kafin mutuwar ta inda ta amsa cewa ita ta kashe diyarta, Shruti, mai shekaru 17, daliba a makarantar sakandire dake Thane. A cikin wasikar, jarumar ta bayyana cewa tana cikin damuwa mai tsanani. Saka
Tsohuwar jarumar masana'antar Kannywood Sadiya Haruna ta fallasa asirin yadda ta yi da babban jarumin shirya fina-finai Hausa Alhassan Kwalle. Tsohuwar jarumar ta bayyana cewa yadda suka hadu da ita, ya nuna mata kuru-kuru...
Fati KK tsohuwar 'yar wasan fina-finan Hausa ce ta Kannywood wacce bata bukatar muyi dogon labari game da ko wacece saboda sunan da tayi lokacin da take masana'antar. 'Yar asalin garin Kontagora ce dake jihar Neja. A lokacin da...
Wata sabuwar rigima ta barke tsakanin jaruma Sadiya Kabala da wata mai tonon asiri a shafin Instagram mai suna Jakadiyar Tona Asiri. Da farko dai Jakadiya ce ta fara wallafa hoton Sadiya Kabala wanda ta dauka tare da jaruma...
Jaruma Maryam Booth ta sha kalamai marasa kan gado na rashin da'a daga mabiyan shafinta na Instagram sakamakon tallata wasu samfurin rigunan mama da tayi a shafin ta akan zunzurutun kudi har naira dubu goma sha shida (N16,000)...
Jarumar wacce ta fito da sunan Hajiya Laure a cikin fitaccen fim dinnan na Mansoor, wanda ya zama daya daga cikin manyan fina-finai da aka taba yi a masana'antar Kannywood. Yanzu haka dai tauraruwar jarumar na kara haskawa...
Sabuwar jaruma mai tasowa Maryam MJ ta sha alwashin cewa sai tafi kowacce jaruma mace tashe da shuhura a masana'antar Kannywood matukar za a bata dama ta nuna irin basirar ta kamar yadda ake bawa sauran jarumai mata...
An nuno Laila kawar fitacciyar jarumar nan ta fina-finan Hausa na Kannywood wato Hadiza Gabon, a wani bidiyo ta na yiwa mutanen da suke yi musu zargin cewa su 'yan madigo ne ita da kawarta Hadiza Gabon...
Fitacciyar jarumar fina-finan Hausa ta Kannywood, Rahama Sadau, wacce yanzu haka take taka muhimmiyar rawa a fina-finan Kudancin Najeriya na Nollywood, ta bayyana wani sirri dangane da rayuwarta...
Jarumar Fim
Samu kari