Jarumar Fim
Fitacciyar jarumar fina-finan Hausan nan wacce tauraruwar ta ke haskawa a yanzu, Maryam Yahaya ta bayyana dalilin da ya hanata yin aure a yanzu. Jarumar ta bayyana hakan ne a wata hira da tayi da gidan rediyon Freedom dake Kano...
Ya kara da cewa shi ma ya wayi gari ne ya ji ana labarin cewa an kama shi saboda wakar da ya rera. Ya bayyana labarin a matsayin kanzon kurege, da bashi da tushe balle makama. Mawakin ya yi kira ga kafafen watsa labarai da suke ta
Mun samu labari cewa Fitacciyar Malamar matan nan watau Hauwa Saidu Mohammed, wanda aka fi sani da Jaaruma ta fito tayi bayani game da yadda ake tafiyar da rayuwar aure har ya daure.
Wani fitaccen Mawaki zai wakilci Mahaifar Gwamna Yari bayan kuerun APC sun yi tunbudi a Zamfara. Wannan Mawakin Hausa yana cikin wadanda su ka samu kujerar PDP a Zamfara bayan hukuncin kotun koli.
Mun samu labari cewa a jiya wani Jariri ya rasu a cikin Mahaifiyarsa saboda gujewa asibiti. Wannan abu ya faru ne a cikin Jihar Ebonyi.
Jarumar Kannywood, Hadiza Aliyu Gabon ta karyata cewa rundunar 'yan sanda na jihar Kano ta kama ta saboda ta ki amsa gayyatar kotu. A hirar da Gabon tayi da Daily Trust a ranar Talata, ta ce babu gaskiya cikin labarin kuma wasu ne
Fitacciyar jarumar wasan kwaikwayo a masana'antar shirya fina-finan Hausa ta dandalin Kannywood Fati Washa, ta yi gagarumar bajinta ta shahara da dumbin masoya inda ta samu mabiya fiye da miliyan daya a shafin zauren sada zumunta.
Akwai aiyuka da dama a Najeriya da suke kawo wa masu yinsu kudi. Yawancin irin wadannan aiyuka suna bukatar basirar mutum, gogewarsa ko kuma ilimin da yake da shi. Idan mutum yana da daya daga cikin wadannan abubuwa uku, zai iya
Haka zalika majiyar Legit.ng ta ruwaito Amal ta nemi kotun ta tilasta ma Hadiza Gabon ta biyata diyyar naira miliyan hamsin (N50,000,000) saboda bata mata suna da tace Hadizn tayi.
Jarumar Fim
Samu kari