Isra'ila
Shugaban rundunar sojin Iran, Esmail Qaani ya bayyana a bainar jama'a bayan cewa Isra'ila ta kashe shi a wasu hare haren da ta kai Tehran. Ya bayyana ranar Talata
Iran ta sanar da cewa yakin da take yi da Israila ya zo karshe. Sanarwar na zuwa ne bayan an cimma yarjejeniyar tsagaita wuta bayan an kwashe kwanaki 12 ana yaki.
Ma'aikatar lafiya a kasar Iran ta ce mutane da dama sun mutu yayin wasu 4,700 suka samu raunuka wanda mafi yawan mamatan fararen hula ne, ciki har da yara 13.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta ce akwai shirin gyara wa tare da ci gaba da kera makamin nukiliya bayan harin Isra'ila da Amurka ta kai mata.
Trump ya fusata da Netanyahu kan karya tsagaita wuta da Iran. Ya ce Isra'ila ta jefa bama-bamai bayan yarjejeniya, yana mai jin cewa Netanyahu ya ci amanarsa.
Sarkin Qatar ya amsa kiran wayar tarho daga shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian kuma sun yi magana kan harin da aka kai sansanin sojin Amurka na Al Udeid.
A ranar Litinin Donald Trump ya sanar da tsagaita wuta tsakanin Iran da Isra'ila. Kai harin Amurka na cikin manyan abubuwan da suka ja hankalin duniya a yakin.
Yayin ake ƙoƙarin yin sulhu a rikicin Iran da Isra'ila, tsohon Minista Femi Fani-Kayode ya jinjinawa Ayatullah Ali Khamenei bisa martanin da suka dauka kan hare-hare
A labarin nan, za a ji cewa wani Shehin Malamin addinin Musulunci, Sheikh Aliyu Muhammad Sani ya ce Iran da Isra'ila na kokarin raunata kasashen Larabawa.
Isra'ila
Samu kari