Isra'ila
Babban Sojan Amurka, Manjo Harrison Mann ya ajiye aikin saboda nuna goyon baya ga Falasdinawa. Sojan ya ce abin kunya ne ga Amurka to rika taimakon isra'ila
Kasar Amurka ta dakatar da kai wasu bama-bamai Isra'ila saboda fargabar amfani da su a kan farar hular Falasdinawa da ke Rafah a ci gaba da na harin da take kaiwa.
Rahoto ya bayyana yadda sojojin Isra'ila suka bi dare tare da harba makamai kan wasu 'yan asalin Falasdinu tare da yi musu kisan gilla a wani yankin Jordan.
Fira Ministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya tabbatar da cewa gwamnatin kasar ta shirya rufe gidan talabijin na Aljazeera kan goyon bayan Hamas.
Kasar Turkiyya ta dakatar daa harkokin kasuwanci da Isra'ila saboda gallazawa Falasdinawa. Kasar ta ce har sai isra'ila ta bude kofar shiga Gaza za ta dage dokar.
Kungiyar dillalan mai a Najeriya (IPMAN) ta bayyana musabbabin wahalar mai da aka shiga a Najeriya inda ta ce rikicin Iran da Isra'ila ne silar halin da ake ciki.
Jami'ar Southern California ta dauki matakin hana daliba musulma mai suna Asna Tabassum saboda kin jinin Falasdinawa. Jami'ar ta ce ta dauki matakin ne saboda tsaro
Kasar Iran ta yi harbin iska yayin da ta ji fashe-fashe a yankin Isfahan a safiayar Jumu'ah. Majalisar dinkin duniya ta tabbatar da cewa ba a samu barna a yankin ba
Kungiyar tarayyar turai (EU) ta kakabawa Iran sabon takunkumi a wani taro da tayi biyo bayan harin ramuwa da ta kai Isra'ila ranar sabar da ta wuce.
Isra'ila
Samu kari