Isra'ila
A labarin nan, za a ji cewa Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta ce ba za ta nade hannayenta Amurka ta shiga yakin da ake yi Isara'ila ba, za ta dauki matakan kariya.
Ana hasashen shugaban kasar Amurka, Donald Trump na Amurka zai yanke hukunci cikin makonni biyu ko kasar za ta shiga yakin Isra'ila da Iran da ake yi.
Trump na tunanin shiga rikicin Iran-Isra'ila, ya yi barazana ga Khamenei. Sai dai Iran ta ce wannan ba yaƙin Amurka ba ne, kuma za ta ci gaba da kare kanta.
Dakarun rundunar sojin juyin juya hali na Iran sun sanar da kaddamar da hare-hare zagaye na 15 kan manyan biranen Isra'ila, sun ce za su farmaki wuraren soji.
Gwamnatin kasar Ukraine na tsoron cewa rikicin Iran da Isra’ila zai dauke hankalin duniya daga yaki da Rasha, kuma hakan zai karfafa Moscow karfi.
Isra'ila ta yi barazana ga ran jagoran juyin juya hali na Iran, Ayatollah Ali Khamenei. Ministan tsaron Isra'ila ya bayyana cewa bai kamata Khamenei ya rayu ba.
Yayin da ake ci gaba da rigima tsakanin Iran da Isra'ila, an ruguza wani asibiti a birnin a Beersheba bayan harba makami da Iran ta masu linzami.
Rasha ta yi tir da yunkurin da Donald Trump ke yi na shiga yakin Iran da Isra'ila. Shugaban China ya ce tattaunawa da sulhu ne mafita. Putin ne neman yin sulhu.
Jamhuriyar musuluncin Iran ta bayyana alamun zs ta halarci zaman tattaunawar ɓeman masalaha a yakin da ya ɓarke tsakaninta da Isra'ila, ta karɓi tayin Trump.
Isra'ila
Samu kari