Isra'ila
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta ce akwai shirin gyara wa tare da ci gaba da kera makamin nukiliya bayan harin Isra'ila da Amurka ta kai mata.
Trump ya fusata da Netanyahu kan karya tsagaita wuta da Iran. Ya ce Isra'ila ta jefa bama-bamai bayan yarjejeniya, yana mai jin cewa Netanyahu ya ci amanarsa.
Sarkin Qatar ya amsa kiran wayar tarho daga shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian kuma sun yi magana kan harin da aka kai sansanin sojin Amurka na Al Udeid.
A ranar Litinin Donald Trump ya sanar da tsagaita wuta tsakanin Iran da Isra'ila. Kai harin Amurka na cikin manyan abubuwan da suka ja hankalin duniya a yakin.
Yayin ake ƙoƙarin yin sulhu a rikicin Iran da Isra'ila, tsohon Minista Femi Fani-Kayode ya jinjinawa Ayatullah Ali Khamenei bisa martanin da suka dauka kan hare-hare
A labarin nan, za a ji cewa wani Shehin Malamin addinin Musulunci, Sheikh Aliyu Muhammad Sani ya ce Iran da Isra'ila na kokarin raunata kasashen Larabawa.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zargi duka ƙasashen Isra'ila da Iran da saɓa yarjejeniyar tsagaita wuta, yana mai ɗora babban laifi kan ƙasar Yahudawa.
Farashin mai ya faɗi da kusan 5% bayan Isra'ila ta amince da tsagaita wuta da Iran. Kasuwannin duniya sun farfaɗo. Brent ya dawo $69, yayin da WTI ya koma $66.14.
Kasar Isra'ila ta ce za ta cigaba da kai hare hare zuwa Iran bayan cimma yarjejeniya a tsakaninsu. Isra'ila ta ce Iran ta karya yarjejeniya amma ta musa.
Isra'ila
Samu kari