Isra'ila
Wasu daga cikin mazauna birnin Beersheba sun ce harin da Iran ta kai masi kafin dojar tsagaita wuta ta fara aiki ya gigita su, wasu sun ce sun ɗauka ƙarshensu ya zo.
Kasar Isra'ila ta bayyana hasarar da Iran ta jawo mata a yakin da suka yi da Iran. An kashe mutanen Isra'ila 28 tare da jikkata 3,000 da lalata motoci 4,000.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce su kansu kasashen Iran da Isra'ila sun galabaita, don haka ya jaddada cewa batun yaƙi ya kare, za a koma teburin tattaunawa.
Ma'aikatat lafita ta Gaza ta bayyana cewa akalla falasɗinawa 870 ne suka rasa rayukansu a hannun dakarun Isra'ila a tsawon lokacin musayar wuta da Iran.
Rahotanni sun nuna cewa Isra'ila za ta fuskanci matsin tattalin arzikin da ba ta taɓa gani ba sakamakon yakin da ta yi da Iran, hatta kuɗin kasar sun rage daraja.]
Duk da cimma yarjejeniyar tsagaita wuta da aka yi tsakanin Iran da Isra'ila a jiya Talata, jagoran addini a kasar, Ayatullah Ali Khamenei bai ce komai ba.
Bayan sulhu da tsagaita wuta a tsakani, Isra'ila ta kinkimo wani babban zargi kan Iran game da daukar nauyin ta'addanci wanda ta daura laifn kan babban bankin kasar.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi sharhi kan rawar da ya taka a yakin Iran da Isra'ila. Trump ya ce an kai wa Isra'ila zafafan hare hare yayin yakin.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa sun samu nasarar kawar da barazanar da ta sa suka shiga yaki da Iran, ya ce burinsu ya cika.
Isra'ila
Samu kari