Isra'ila
Majalisar Wakilan Amurka ya yi watsi da kudirin da aka nemi sauke shugaban Amurka, Donald Trump kan harin da ya kai ƙasar Iran a lokacin yaƙinta da Isra'ila.
Wasu sojojin Isra'ila bakwai sun mutu a Gaza bayan harin bam da ya tarwatsar motar da suke ciki. Hamas ta ɗauki alhakin kai wannan mummunan harin.
Wani bincike da aka gano daga hukumar Amurka ya bayyana cewa ba a rusa cibiyar nukiliyar Iran ba kamar yadda shugaba Donald Trump ya yi ikirari bayan kai hari Iran
Shugaban rundunar sojin Iran, Esmail Qaani ya bayyana a bainar jama'a bayan cewa Isra'ila ta kashe shi a wasu hare haren da ta kai Tehran. Ya bayyana ranar Talata
Iran ta sanar da cewa yakin da take yi da Israila ya zo karshe. Sanarwar na zuwa ne bayan an cimma yarjejeniyar tsagaita wuta bayan an kwashe kwanaki 12 ana yaki.
Ma'aikatar lafiya a kasar Iran ta ce mutane da dama sun mutu yayin wasu 4,700 suka samu raunuka wanda mafi yawan mamatan fararen hula ne, ciki har da yara 13.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta ce akwai shirin gyara wa tare da ci gaba da kera makamin nukiliya bayan harin Isra'ila da Amurka ta kai mata.
Trump ya fusata da Netanyahu kan karya tsagaita wuta da Iran. Ya ce Isra'ila ta jefa bama-bamai bayan yarjejeniya, yana mai jin cewa Netanyahu ya ci amanarsa.
Sarkin Qatar ya amsa kiran wayar tarho daga shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian kuma sun yi magana kan harin da aka kai sansanin sojin Amurka na Al Udeid.
Isra'ila
Samu kari