Isra'ila
Gwamnatin Isra'ila ta bayyana cewa yakin da ke gudana a Gabas ta Tsakiya ya kai wani muhimmin mataki, ta kuma yaba da sababbin hare-haren Amurka.
A labarin nan, za a ji cea duk da matsalar tattalin arziki da yakin Amurka Isra'ila da Iran ke haifarwa, akwai kasashe masu cin moriyar wuce wa ta Hormuz.
Hukumomin Iran sun tabbatar da mutuwar mutane 112 a wasu hare-haren da Amurka da Isra'ila suka kai Jamhuriyar ta Musulunci, wasu da dama sun jikkata.
Sanata Jimoh Ibrahim ya ce rikicin Gabas ta Tsakiya na iya zama dama ga Najeriya saboda karin kudin man fetur zai iya karfafa naira tare da rage karbar bashi
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sake yin magana kan yakin da kasarsa ke yi da Iran. Donald Trump ya bayyana cewa Amurka ta yi nasara kan Iran.
Shugaban rundunar sojojin kasar Iran ya sha alwashi kan nutsar da jirgin ruwan Iran da Amurka ta yi a cikin teku. Ya bayyana cewa dole ne za su dauki fansar hakan.
Kungiyar Hezbollah da ke ayyukanta a kasar Lebanon ta kai hare-hare kan Isra'ila. Hezbollah ta kai hare-hare a wurare da dama da suka hada da Arewacon Isra'ila.
Shugaba Donald Trump ya nuna cewa ya yi nasara a kan Iran, amma har yanzu masana na ganin bai ka ga nasara ba saboda wasu dalilai da suka hada da toshe Hormuz.
Gwamnatin Iran ta jaddada cewa dakarun sojojin juyin juya hali sun shirya tunkarar kowane kalubale a yakin da ake ta musayar wuta da Amurka da Isra'ila.
Isra'ila
Samu kari