Isra'ila
Jakadan Iran Najeriya, Gholamreza Mahdavi Raja, ya bayyana abin da Amurka da Isra'ila ke son cimmawa ta hanyar kai hare-hare a kasarsa. Ya ce akwa wata manufa.
Ma'aikatar lafiya ta Isra'ila ta tabbatar da cewa kusan mutane 200 na kwance a qsibiti sakamakon hare-haren da Iran ta kaddamar a cikin awanni 24.
Mayakan kungiyar Hezbollah da ke kasar Lebanon sun yi wa dakarun sojojin Isra'ila kwanton bauna yayin da ake ci gaba da fada. Sun lalata kayan aikinsu.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi magana kan kawo karshen yaki da Iran a wani taro a Florida. Trump ya nuna cewa yakin zai zo karshe nan kusa kadan.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Iran ta tattauna da ta Turkiyya inda aka yi magana game da harin da aka kai kasar, a fara bincike don gano wanda ya kai harin.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Amurka Donald Trump ya lashi takobin hana Iran rufe mashigar Hormuz inda kusan 20% man fetur na duniya ke wucewa
Shugaban Amurka, Donald J. Trump ya bayyana cewa kasarsa da hadin gwiwar Isra'ila sun yi nasarar lalata duk wani karfi na Iran, don haka an kusa dakatar da yaki.
Babban basarake, Oluwo na Iwo, Oba Abdulrosheed Akanbi, ya aika da sako ga sabon jagoran addinin kasar Iran, Mojtaba Khamenei, biyo bayan nadin da aka yi masa.
Kasar China ta gargadi kasashen Amurka da Isra'ila kan kai farmaki kan sabon jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei, ta ce lamari na ja cikin gida.
Isra'ila
Samu kari