Isra'ila
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kara jan kunnen Iran kan yunkurin dasa nakiyoyi a mashigar Hormuz da jiragen mai ke wucewa.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron ya bayyana cewa duk da an yi wa Iran illa a hare-haren da Amurka da Isra'ila suka kai, har yansu kasar na da sauran karfi.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya tattauna da shugabannin Rasha da Pakistan. Ya gindaya sharuddan Iran kan kawo karshen yaki da Amurka da Isra'ila.
Tsohon daraktan leken asiri na Faransa, Alain Juillet, ya ce makaman Iran sun kara samun daidaito fuye da baya, lamarin da ya sa take lalata muhimman kaya. Amurka.
Gwamnatin Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) ta tabbatar da mutuwar mutum shida da raunaka wasu sama da 20 a hare-haren da Iran ta kai kasar ta Gabas ta Tsakiya.
Hedkwatar rundunar sojojin Iran ta sanar da kawo karshen kai hare-haren ramuwar gayya a yakin Amurka da Isra'ila, za a fara kai hare hare ba kakkautawa.
Dakarun ruwa na rundunar IRGC sun kai farmaki kan wasu jiragen ruwa na Isra'ila. Sun bayyana cewa sun kai farmakin ne bayan sun yi biris da gargadin da aka yi musu.
Bincike ya nuna gaskiya game da rahoton kisan Iddo Netanyahu da raunata Ben-Gvir ƙarya. An gano cewa bidiyon da ake yaɗawa na gobara ne a Amurka, ba harin Iran ba.
Kasar Spain ta yi Allah wadai da hare-haren Isra'ila da Amurka kan kasar Iran. Yayin da ake ci gaba da yakin, Spain ta janye jakadanta daga kasar Isra'ila.
Isra'ila
Samu kari