Isra'ila
Shugaba Donald Trump ya barazana kan tashoshin wutar Iran, yayin da rikicin ke kara tsananta bayan hare-haren da sojojin Isra'ila suka kai a kudancin Isra'ila.
Kasar Iran ta kaddamar da wani sabon rukunin makamai masu linzami masu dogon zango (Ballistic Missiles) zuwa asalin zuciyar nukiliyar kasar Isra'ila dake Dimona
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC), ta yi ikirarin harbin jirgin yakin Isra'ila. Isra'ila ta ce an yi yunkurin harbin jirgin.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta bayyana dalilan da suka jawo takasa hakuri, har takai hari waɗansu sansanonin soji a Kuwait da Hadaddiyar Daular Larabawa.
Hukumar kare hakkin dan Adam ta 'Human Rights Watch' ta nuna damuwa kan ci gaba da yawo da Benjamin Netanyahu ke yi a duniya duk da sammacin kotun ICC.
Masu amfani da kafafen sada zumunta na cigaba da nuna shakku kan cewa Benjamin Netanyahu na raye a duniya. An fara rade-radin cewa ya mutu a harin Iran.
Kasashen Larabawa ciki har da Saudiyya da Turkiyya sun yi Allah wadai da harin kasar Isra’ila kan Syria, suna kira ga duniya ta dauki matakin gaggawa.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya fito ya ba da shawara ga kasashen Musulmi. Pezeshkian ya kuma musanta cewa Iran na son kera makaman nukiliya.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta kasar Iran (IRGC) ta bayyana cewa ta kaddamar da sababbin hare-hare kan Isra'ila da sansanonin sojojin Amurka.
Isra'ila
Samu kari