Isra'ila
Yakin da aka fara tsakanin Iran da Isra'ila ya jawo tashin farashin danyen mai a kasuwar duniya. Hakan zai jawo Najeriya ta samu kudin kasafin 2025 sosai.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa ƙasar Iran ta kai hari da makamai kan Isra'ila a matsayin ramuwar gayya duk da gargaɗin Donald Trump na Amurka.
Kasar Isra'ila ta kai hare hare Iran inda ta kashe manyan sojoji da masana kimiya da nukiliya na kasar, Iran ta ce za ta mayar da martani mai tsanani a Isra'ila.
Akwai yiwuwar kasar Amurka na shirin kawo cikas ga kudirin da ke neman a tsagaita wuta a zirin Gaza. Kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya zai kada kuri'a.
Firaminista da sakataren harkokin wajen Birtaniya sun sanar da dakatar da alakar kasuwanci da kasar Isra'ila kan hare hare da ta ke kai wa kan Falasdinawa a Gaza.
Isra'ila ta yi barazanar kai hari Iran kamar yadda ta yi wa Hamas da Hezbollah, bayan harin Houthi, kuma ta ce za ta iya kare kanta ba tare da taimakon Amurka ba.
Isra'ila ta bayyana kokarin da take na kashe gobarar da ta tashi a bayan shafe sa'o'i 30 ba tare da kammala kashe gobarar ba. An kama wasu mutane kan tashin wutar.
Yayin da ake fama da matsalolin tsaro a Plateau, tsohon Minista a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya soki Gwamnan jihar, Caleb Mutfwang, kan karɓar Jakadan Isra’ila.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana fatan za a kawo karshen zubar da jini a Falasdinu yayin da ake tare da tabbatarwa da Falasdinuwa yancinsu.
Isra'ila
Samu kari