Isra'ila
Kasar Iran ta ce ta gano wani gida a yankin Shahr-e Rey da Isra'ila ke hada makamai da suka hada da jirage marasa matuka. An tona asirin yadda Isra'ila ke shiga Iran
Isra'ila ta kashe sabon babban hafsan sojojin Iran, Ali Shadmani, a harin da ta kai Tehran. An ji fashe-fashe biyu a Tabriz, yayin da rikicin ya shiga kwana na 5.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya bukaci mazauna birnin Tehran na kasar Iran da gaggauta ficewa yayin da ake ci gaba da kai hare-hare.
An kama wani mutum mai suna Esmail Fekri da laifin yi wa kasar Isra'ila leken asiri a kasar Iran. Kotun Iran ta rataye shi bayan tabbatar da aikata laifin.
Ministan harkokin waje na kasar Jamus, ya bayyana cewa kasashen Faransa, Birtaniya da Jamus sun shirya zama kan teburij tattaunawa da kasar Iran.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen Malamin addinin Muslunci, Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana yadda wasu kasashen Larabawa ke kin tattara makaman nukiliya.
Iran ta tabbatar da cewa Pakistan za ta shiga mata fada idan Isra'ila ta harba mata nukiliya. Iran ta ce Pakistan za ta harba nukiliya zuwa kasar Isra'ila.
Yakin Iran da Isra'ila ya kara zafafa bayan harba makamai fiye da 100 da Iran ta yi. Iran ta ki yarda da shirin tsagaita wuta duk da korafin Isra'ila na kashe yara.
Yayin da ake rigima tsakanin Isra'ila da Iran, wani babban jami'in gwamnatin Amurka ya ce shugaban kasar, Donald Trump ya hana shirin kashe Ayatullah Ali Khamenei.
Isra'ila
Samu kari