Isra'ila
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fusata kan hare-haren da Amurka da Isra'ila suke kai wa kan wuraren fararen hula. Ta bayyana matakin da za ta dauka idan aka ci gaba.
Kaar Pakistan na ci gaba da kokarin ganin an cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a yakin Iran, Amurka da Isra'ila, ta gabatar da matakai 2 son samar da zaman lafiya.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa ba ta gamsu da batun tsagaita wuta tsakaninta da Amurka ba. Ta bayyana shirin da Amurka ke yi kan tsagaita wuta.
Isra'ila ta kashe shugaban leken asirin Iran, Majid Khademi, a yau Litinin, 6 ga Afrilu, 2026, a wani mataki na kakkabe shugabannin rundunar IRGC a kasar Iran yau.
Amurka da Isra’ila sun kashe mutum 25 a Iran, yayin da Iran ta mayar da martani kan Haifa da kasashen Fasha a yau Litinin, 6 ga Afrilu, 2026 yau.
A labarin nan, za a ji cewa wani dan majalisa a Amurka, Jim McGovern ya bayyana damuwa a kan halin da ya ce Donald Trump na jefa Amurkawa kan yaƙi da Iran.
Iran ta harba makaman linzami masu tarwatsewa kan Isra'ila a haruffa uku daban-daban yau, inda wata tsohuwa ta ji rauni mai tsanani a Tel Aviv yau.
Bayanai daga masu shiga tsakani a kasashen da ke son sulhunta Iran da Amurka da Isra'ila sun bukaci tsagaita wuta na kwana 45 domin tsayar da yakin.
A labarin nan, za a ji cewa Isra'ila ta yi magana game da kammala hare-haren da ta ke kai wa Iran bayan wani mummunan farmaki da ta kai a ranar Litinin.
Isra'ila
Samu kari