Isra'ila
Jakadan Isra'ila ya yi gargaɗin cewa Iran na tallafa wa kungiyoyin ta'addanci a Najeriya. Isra'ila ta bayyana shirinta na tallafa wa Najeriya wajen yaƙar ta'addanci.
Rundunar sojojin Iran sun yi ikirarin kai hari kan wani jirgin yakik Amurka da na Isra'ila, alsun ci gaba da kai hare-hare yayin da aka shiga rana ta bakwai.
Iran ta harba makamai masu linzami zuwa birnin Tel-Aviv na kasar Isra'ila. Makaman da aka harba sun haifar da fashe-fashe a birnin yayin da ake ci gaba da yaki.
Fastoci da shugabannin addini sun taru a ofishin Oval House White House inda suka yi addu’a ga Shugaban Amurka Donald Trump yayin tashin hankalin yaƙin Iran.
Kasar Isra'ila ta fito ta yi magana kan kisan da ta yi wa jagoran juyin juya hali na Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Ayatollah Ali Khamenei. Ta kare kanta daga zargi.
Matar shugaban kasar Iraq, Shanaz Ibrahim Ahmed ta nuna cewa Kurdawa ba za su taya shugaban Amurka, Donald Trump yaki da Iran ba. Ta ce an yaudari Kurdawa a baya.
Isra’ila ta soke sallar Juma’a a harabar Masallacin Al-Aqsa da ke Kudus, tana danganta matakin da matsalolin tsaro sakamakon rikicin Amurka da Isra’ila da Iran.
Jakadan Iran a Najeriya, Mahdavi Raja, ya tabbatar da cewa ‘yan Najeriya da ke zaune a Iran suna cikin koshin lafiya duk da rikicin Amurka, Isra’ila da Iran
Wani mai amfani da X ya yi ikirarin cewa sabon shugaban rikon kwarya na Iran, Ayatollah Arafi, ya mutu bayan harin Amurka da Isra’ila a birnin Tehran
Isra'ila
Samu kari