Malamin addinin Musulunci
Fitaccen lauya a Najeriya Inibehe Effiong ya yi magana kan yarjejeniyar Samoa inda ya ce akwai lauje cikin nadi game da tsare-tsaren da suke ciki.
Gwamna Umar Bago na jihar Niger ya nuna bacin ransa bayan wani ya yi kokarin yin addu'a a gidan mataimakin gwamnan jihar yayin zaman makokin Zainab Yakubu.
Dr. Bashir Aliyu Umar ya ce majalisar shari’ar Musulunci za tayi nazarin yarjejeniyar Samoa da aka ta shiga ya ce musulmai da kirista duk sun yi inkarin auren jinsi.
Gwamnatin jihar Oyo ta ayyana ranar hutu domin murnar zagayowar shekarar musulunci. Gwamnatin ta ayyana ranar Litinin, 8 ga watan Yuli a matsayin ranar da ba a aiki.
Kwamishinan yan sandan Oyo ya sasanta Oba Ghandi Afolabi Olaoye da limami Yunus Tella Olushina Ayilara kan sabani da suka samu a kan zuwa aikin hajjin bana.
Gamayyar malaman Musulunci a Ogbomoso da ke jihar Oyo sun kalubalanci Sheikh Taliat Yunus kan bijirewa umarnin Oba Afolabi Ghandi da ke sarautar garin.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Ishaq Adam Ishaq ya bayyana takaici yadda wasu ke murnan sace mahaifiyar mawaki Rarara inda ya ce babu wanda ya tsira daga haka.
Mai shari’a K.B. Olawoyin na babbar kotun Oyo ya haramtawa Sarkin Ogbomoso, Oba Afolabi Ghandi Olaoye tsige babban limamin Ogbomoso, Sheik Teliat Yunus Ayilara.
Gwamnan jihar Osun, Sanata Ademola Adeleke ya ba da tabbacin cewa gwamnatinsa ba ta da shirin rusa babban masallacin Ilesa saboda aikin titin hanya.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari