Malamin addinin Musulunci
Kwamishinan yan sandan Oyo ya sasanta Oba Ghandi Afolabi Olaoye da limami Yunus Tella Olushina Ayilara kan sabani da suka samu a kan zuwa aikin hajjin bana.
Gamayyar malaman Musulunci a Ogbomoso da ke jihar Oyo sun kalubalanci Sheikh Taliat Yunus kan bijirewa umarnin Oba Afolabi Ghandi da ke sarautar garin.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Ishaq Adam Ishaq ya bayyana takaici yadda wasu ke murnan sace mahaifiyar mawaki Rarara inda ya ce babu wanda ya tsira daga haka.
Mai shari’a K.B. Olawoyin na babbar kotun Oyo ya haramtawa Sarkin Ogbomoso, Oba Afolabi Ghandi Olaoye tsige babban limamin Ogbomoso, Sheik Teliat Yunus Ayilara.
Gwamnan jihar Osun, Sanata Ademola Adeleke ya ba da tabbacin cewa gwamnatinsa ba ta da shirin rusa babban masallacin Ilesa saboda aikin titin hanya.
Shugaban kungiyar MURIC Farfesa Ishaq Lakin Akintola ya bukaci a soke dokar da ta ba gwamnatin jihar Sokoto damar sauke Sarkin Musulmi daga kujera.
Sarkin Ogbomoso da ke jihar Oyo, Oba Afolabi Ghandi ya kalubalanci limamin masallacin Juma'a kan saba ka'idar da suka yi kafin nada shi mukami a jihar.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi alkawarin tallafawa wani matashi mai suna Umar Ibrahim Umar domin ya fara sana'ar POS. Matashin ne ya fara neman taimako.
Malamin Musulunci, Sheikh Muhydeen Bello ya soki 'yan siyasar Najeriya kan amfani da lokacinsu wurin taimakon al'umma inda ya bukaci su hada kai domin kawo ci gaba.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari