Malamin addinin Musulunci
Mai alfarmaka sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya buƙaci ɗaukacin mabiya addinin Musulunci su fara duga jinjirim watan Rajab daga ranar Talata.
Sheikh Abubakar Malami ya nuna takaici yadda yan Nijar suke tsinewa Bola Tinubu da Najeriya saboda sabanin da ke tsakani inda ya ce hakan bai kamata ba.
Wata tawagar musulmi ta ziyarci Fasto Omajali, domin taya murnar zagayowar ranar haihuwar Annabi Isa, tare da nufin karfafa zaman lafiya da hadin kai a jihar Taraba.
Basarake a yankin Yarabawa da ke sarautar Iwo a jihar Osun, Oba Abdulrasheed Akanbi, ya ce babu gwamnati da za ta hana kotun Shari'a a Kudu maso Yamma.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano ya taya Buhari Sunusi Idris murna bisa nasarar lashe gasar Alkur'ani ta ƙasa da kashi 98.2. An ba Buhari kyautar kujerar aikin Hajji.
Sheikh Adam Muhammad Albaniy Gombe ya soki zarge-zargen da Shugaban Nijar, Abdourahamane Tchiani ya yi inda ya ce zai iya yin kuskure a maganganunsa.
Sheikh Abubakar Baban Gwale ya fallasa sharrin da yake kunshe cikin kudirin haraji, ya yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ‘yan majalisar tarayya.
Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu ya gargadi masu neman raba kan ‘yan Najeriya da Nijar. Shehin ya na cikin manyan malaman addinin musulunci da ake tunkaho da su.
Duk da korafe-korafe da ake yi kan kafa kotunan Shari'ar Musulunci, an yada idiyon Sheikh Dawood Malaasan da ya jawo cece-kuce a jihohin Yarbawa.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari