Malamin addinin Musulunci
Kungiyar Jama'atu Nasril Islam ta ja hankalin al'ummar musulmi su daure su ci gaba da nisantar ayyuna sabon Allah har bayan watan azumin Ramadan.
Malamin Musulunci, Sheikh Isa Ali Pantami ya koka kan rikici sarautar Kano, tsakanin Aminu Ado Bayero da Sanusi II. Ya yi magana kan tarbiyya da tattalin Arewa.
Sheikh Musa Yusuf Asadussunnah ya yabi Baban Chinedu da ya fara wa'azin kalubalantar Kiristoci a Najeriya. Asadussunnah yana tare da Baban Chinedu.
A kwanaki 10 na karshe a watan Ramadan daren Lailatul Qadr ke faɗowa kuma an fi tsamnaninsa a mara watau 21, 23, 25, 27 da 29. Ana son mutum ya raya su duka.
MURIC ta zargi jami’ar Adeleke da tauye ‘yancin dalibai Musulmi, tana mai cewa an hana dalibai yin sallah da sanya hijabi tare da tilasta musu halartar coci.
Sheikh Isa Ali Pantami ya kubuta daga sharrin 'yan fashi a 1993 bayan sun masa harbi guda uku a hanyar Maiduguri saboda addu'a. Ya fadi yadda ya tsira a jirgin sama.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana muhimman abubuwa uku game da goman ƙarshe na Ramadan da ke yin bankwana a yanzu.
Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya fadi ibadar da ya kamata a yi a kwanaki 10 na karshen Ramadan. Ya fadi muhimmancin ibada a daren Lailatul Qadri ga Musulmi.
Majalisar koli ta harkokin addinin Musulunci a Najeriya ta musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa cewa Sarkin Musulmi na shirin musuluntar da Najeriya.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari