Malamin addinin Musulunci
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya yi addu'ar Allah Ya gafarta wa fitaccen malamin addinin musulunci, Sheikh AbdulAziz Dutsen Tanshi.
Marigayi, Dr. Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi, ya tunatar da jama'a muhimmanci tuna cewa kowa mai rai zai koma ga mahaliccinsa, domin a babu wanda zai dawwama.
Rasuwar Dr. Idris Dutsen Tanshi ta girgiza Musulmi da dama. Masu bibiyarsa sun bayyana alhini da kewa, suna addu’ar Allah ya gafarta masa, ya sa Aljanna makoma.
Shugaban kungiyar Izala, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi ta'aziyyar rasuwar Dr Idris Dutsen Tanshi. Bala Lau ya roki Allah ya gafarata wa Dr Idris Dutsen Tanshi.
Dr. Idris Dutsen Tanshi ya rasu a Bauchi. An shirya jana'izarsa a ranar Juma’a da karfe 10:00 na safiya. Legit ta jero abubuwa 7 da marigayin ya gina rayuwarsa a kai
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Pantami ya niƙa ta'aziyya ga iyalai da ƴan'uwa bisa rasuwar Sheikh Idris Abdul'Azeez.
Marigayi Dr Idris Abdulazeez Dutsen Tanshi ya rasu ya bar wasiyoyi. Dr Dutsen Tanshi ya yi wasiya da kar a yana hotunansa, zaman makoki, shiga makabarta da takalmi.
Wasu majiyoyi sun tabbatar mana da cewa Allah ya karbi rayuwar fitaccen malamin Musulunci a jihar Bauchi, Dr. Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi bayan fama da jinya.
Dr Jamilu Yusuf Zarewa ya yi bayani kan hukunce hukunce azumin sittu Shawwal. Malamin ya ce sittu Shawwal Sunnah ne kuma ana son fara rama Ramadan kafin shi.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari