Malamin addinin Musulunci
Hukumar kula da alhazai ta ƙasa watau NAHCON ta tabbatar da rasuwar wani ɗan Najeriya a filin hawa Arafah a kasa mai tsarki, ba a bayyana sunansa ba har yanzu.
Babban lomamin jami'ar LASU, Farfesa Amidu Sanni ya bukaci musulmi su guji cin bashin kudi domin cika ibadar layya, yana mai cewa an ɗauke wa wanda ba shi da hali.
A gobe Alhamis 5 ga watan Yunin 2025 ake shirin gudanar da Arafah a kasar Saudiyya wanda ake bukatar Musulmi su dage da addu'o'i da azumi saboda neman yardar Allah.
Malamin addinin Musulunci a jihar Gombe, Farfesa Rashid Abdulganiy ya fadi hukuncin yin sallar Juma'a da azahar a ranar Idi. Malamin ya ce za a yi sallar azahar.
Yayin da aka sha fama da fari a kasar Morocco, Sarki Muhammad VI ya bukaci marasa karfi a kasar da su dakatar da yin layyan bana saboda tsadar rayuwa.
Fitaccen malamin addinin musulunci kuma kwamishinan harkokin addinai na jihar Sakkwato, Sheikh Dr. Jabir Sani Maihula ya yi rashi, mahaifinsa ya rasu a Sakkwato.
Bidiyon Sheikh Yabo dauke da bindiga yayin da yake wa’azi a Sokoto ya tayar da kura, inda wasu ke goyon bayansa, yayin da wasu kuma ke ganin rashin dacewar hakan.
Saudiyya ta hana Sheikh Ahmad Gumi da wasu malamai sama da 16 shiga Madina domin gudanar da aikin Hajji. Legit ta tattaro yadda hakan ya shafi duniyar Musulunci.
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Pantami ya mika sakon jaje ga al'ummar Mokwa da ke jihar Neja bisa ambaliyar ruwan da ta afku a yankin da ke jihar Neja.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari