Malamin addinin Musulunci
Jarumin Kannywood, Tijjani Faraga ya yi martani ga Sheikh Abubakar Lawan Triumph bayan da ya caccake shi kan barranta da kungiyar Izalah a wani bidiyo.
Wasu majiyoyi sun tabbatar da mana da cewa ‘yan sandan Osun ta kama wani malamin addini da ake zargi da lalata wata yarinya ‘yar shekara takwas a Ede.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya ya yi bayani kan hukuncin kai gawa daga wani gari zuwa kasa mai tsarki kamar Madina a birne ta bayan jana'izar Aminu Dantata.
Bayan kwanaki da rasuwarsa, an yi jana'izar fitaccen ɗan kasuwar nan, Alhaji Aminu Ɗantata a birnin Madina, manyan mutane daga ciki da wajen Najeriya sun halarta.
Rahotanni sun bayyana cewa an tura malamar addinin Musulunci daga Ibadan, Alhaja Kafilat Kaola gidan gyaran hali na Oke Kura a Ilorin a jihar Kwara.
Kasar Saudiyya da sarkin Musulmi sun sanar da shiga sabuwar shekarar Musulunci ta 1447 a ranar Alhamis. Za a yi azumin ashura a ranar 10 ga wata.
Sheikh Sani Yahaya Jingir ya gargadi Shugaba Tinubu cewa ba zai goyi bayansa ba a 2027 idan ya ki tafiya da Shettima. Ya nemi ya toshe kunne daga 'yan adawa.
Sheikh Ibrahim Khaleel ya yi bayani kan dalilan da ya sanya maza suke kara aure. Malamin addinin ya jero dalilan da ya sanya maza suke kara yin aure.
Yayin ake tunkarar sabuwar shekarar Musulunci, Gwamna Seyi Makinde ya ayyana Juma’a, 27 ga Yunin 2025 a matsayin hutun ma'aikata a fadin jihar Oyo.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari