Malamin addinin Musulunci
Kungiyar kare hakkin Musulmi ta MURIC ta soki harin da wasu suka kai kan limamin masallaci da iyalansa, ta bukaci bincike da neman a hukunta masu laifin.
Sheikh Abdallah Mahmud Adam daga Yobe ya bayyana goyon bayansa ga Iran duk da bambancin aƙida, yana mai cewa yanzu Musulunci ne ke gaba da komai.
Sheikh Lawan Abubakar Shu'aib Triumph ya shawarci al'umma bayan rashin daraja da cin mutuncin da aka yi wa Alhaji Aminu Dantata a lokacin bukukuwan Sallah a Kano.
Kasar Saudiyya ta amince da ba alhazan Iran mafaka har zuwa lokacin da za a samu aminci a kasarsu. Saudiyya ta yi Allah wadai da harin da Isra'ila ta kai Iran
Abdulmannan Abubakar Giro Argungu ya rasu a garin Argungu, Jihar Kebbi. Sheikh Isa Ali Pantami ya yi ta'aziyya ga iyalan marigayin bayan sanar da rasuwarsa.
Fitaccen malamin Musulunci a jihar Kwara, Dr Sharafdeen Gbadebo Raji, ya fusata mutane bayan maganganunsa kan zargin bautar gumaka a birnin Ilorin.
Wani rahoto ya nuna yadda addinin Musulunci ya zamo mafi karuwa a duniya a yanzu. Musulunci ne addinin da yake karuwa ba tare da mabiyansa na raguwa ba.
Ana fargabar sace Imam Sulaiman Idris da ke zama limamin Juma'a a karamar hukumar Maradun. An sace limamin ne yana aiki a cikin gonarsa a zamfara.
Masarautar Pantami ta fitar da takardar yabo da Sheikh Isa Ali Ibrahim Pantami kan kokarin da yake a Najeriya. Sarkin Pantami, Yakubu Abdullahi ya yi magana.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari