Malamin addinin Musulunci
Jagoran 'yan ta'adda, Bello Turji ya sanar da ajiye makamai bayan zaman sulhu da aka yi da shi a Zamfara. Sheikh Musa Yusuf Asadus-Sunnah ne ya sanar da haka.
Babban malamin Musulunci a Kaduna, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya sake bayyana damuwa kan ta'addanci yana mai jaddada yin sulhu da su Bello Turji.
Gwamnan Kaduna, Uba Sani ya bayyana muhimmancin malaman addini da na gargajiya da rawar da suke takawa wajen samar da zaman lafiya a fadin Jihar.
An shirya wani taron kwana daya da manyan maluman addinin musulunci a Kasuna kan ba da tazarar haihuwa, sun ce ya halatta kuma suna da hujjoji masu karfi.
An samu tashin hankali a wasu sassan Abuja kan mallakar fili. Rahotanni sun nuna cewa an harbe dan wani limami bayan yan sanda su yi harbi a Abuja.
Malaman Izalar Jos, Kaduna sun halarci auren 'ya'yan Sheikh Yakubu Musa Hassan Katsina. Bala Lau da Yusuf Sambo sun hallara. Kabiru Gombe ya caccaki Jingir.
Kungiyar Muslim Public Affairs Centre (MPAC) ta ce harin dodon gargajiya kan limami ya saba wa doka ne kuma gwamnati ta binciki Lobanika da dukan masu hannu.
Mahaifin yarinyar da ake zargin malamin Musulunci da hallakawa, Ibrahim Lawal ya roki alfarma wurin gwamnan jihar Kwara domin a gaggauta sanya hannu a hukuncin kisa.
Wani malamin Musulunci, Dr Dauda Awwal ya fito da sabuwar fassarar Kur'ani da harshen Yarabanci, Turanci mai dauke da rubutun Larabci da Romanci na farko a duniya.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari