Malamin addinin Musulunci
Shugaban majalisar malaman kungiyar Izala a Jekadafari Kudu a jihar Gombe, Sheikh Imam Shu'aibu Ahmad ya rasu bayan fama da doguwar rashin lafiya a asibiti.
Kungiyar Limamai da Alarammomi ta Ogun ta nuna damuwa kan hana zirga-zirga da ake shirin kakabawa a Ikolaje da Idiroko saboda jana’izar sarki da ya rasu.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Dr Muhammad Abubakar da aka fi sani da Dr Dalha Konduga ya rasu a jihar Borno. Malamin ya rasu bayan rashin lafiya.
Malaman addinin Musulunci sun kafa sabuwar kungiyar addinin Musulunci bayan Izala da Darika da ake da su. Kungiyar za ta rika ayyukan addinin Islama.
Tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Pantami ya yi alhini da ta'aziyyar marigayi Sarkin Katsinan Gusau, Dr. Ibrahim Bello, wanda ya cika yau Juma'a.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa an samu gawar sanannen malamin addini, Malam Danladi Boss a wajen garin Dansaudau da ke karamar hukumar Maru a Zamfara.
Malamin Musulunci, Farfesa Sani Umar Musa Rijiyar Lemo ya ziyarci iyalan marigayi Muhammadu Buhari a Daura. Malamin ya bukaci su rika yi masa addu'a sosai.
Bayan buƙatar dauke sojoji a wuraren rikici a Plateau, shugaban kungiyar Izalah ta JIBWIS, Sheikh Sani Jingir, ya yi magana game da shawarar dauke sojoji a jihar.
Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya ya yi magana kan wanda zai gaje shi a kujerar gwamna inda ya ce addu’a ta fi komai yayin da ake ta rade-radi kan lamarin.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari