Kungiyar Shi'a
Firaministan Isra'ila, Netanyahu, ya ce Mojtaba Khamenei ba zai iya fitowa bainar jama'a ba, yayin da Iran ke ci gaba da kai hari kan sansanonin sojojin Amurka.
Donald Trump ya ce ba zai iya ba da tabbacin tsaron tawagar kwallon kafa ta Iran a gasar cin kofin duniya, bayan ministan wasanni ya bayyana dalili na rashin halarta
Sabon jagoran addini a Iran, Mojtaba Khamenei, ya sanar da tallafin kudi ga wadanda hare-haren suka shafa a jawabin farko tun bayan nadin sa mukamin.
Rasha ta bukaci Amurka da Isra’ila su dakatar da hare-haren da suke kai wa Iran, tare da komawa kan tattaunawa domin rage tashin hankali a yankin Gabas ta Tsakiya
Kungiyar IMN ta 'yan Shi'a a ta sanar da cewa za ta fito zanga-zangar ranar Kudus da kuma nuna fushin kashe Khamenei a Abuja, ta yi wa Amurka raddi.
Ministan wasanni a Iran ya bayyana cewa kasar ba za ta shiga gasar cin kofin duniya ta 2026 ba sakamakon hare-haren da Amurka da Isra'ila suke kai wa.
Gwamnatin Tarayya ta ce za ta iya gyara manufofin tattalin arziki idan rikicin Gabas ta Tsakiya ya tsananta, domin kare tattalin arzikin Najeriya
'Yan sandan kasar Birtaniya sun haramta zanga-zangar Al-Quds da ke goyon bayan Iran, suna bayyanawa game da barazanar rikici da ke tasowa a London.
Wasu rahotanni daga Iran da Isra'ila sun nuna cewa sabon jagoran addini na Iran, Mojtaba Khamenei ya samu rauni a kafa a harin da Amurka da Isra'ila suka fara kaiwa
Kungiyar Shi'a
Samu kari