Kungiyar Shi'a
Hukumomin Iran sun kama akalla mutane 15 a Isfahan bisa zargin aika muhimman bayanai zuwa kafafen yada labarai da gwamnati ke kallon masu adawa da ita.
Pentagon na Amurka na duba yiwuwar tura karin sojoji 10,000 zuwa Gabas ta Tsakiya sakamakon rikicin da ake yi tsakanin Iran da kuma kasar Isra'ila.
Jagoran yan adawa a Isra'ila, Yair Lapid ya zargi Firyim minista, Benjamin Netanyahu da jefa Isra’ila cikin matsalar tsaro mai tsanani yayin da ake yaki.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana yadda ake samun nasara a tattauna wa da Iran inda ya kara wa’adi bude mashigar Hormuz da kwanaki 10 kacal.
Yayin da ake ci gaba da yaki tsakanin Iran da Isra'ila, jami’an Rasha sun isa Amurka domin tattaunawa, karo na farko tun bayan takaddamar yakin Ukraine.
Shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan ya gargadi cewa yakin Iran na jefa Gabas ta Tsakiya cikin mummunan rikici wanda ya jawo asarar dukiyoyin al'umma.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gargadi masu tattaunawa daga Iran su dauki batun yarjejeniya da muhimmanci cikin gaggawa domin samun zaman lafiya.
Hukumar DSS na zargin 'yan Najeriya 3 da leken asiri yayin da ake yakin Iran da Isra'ila, wani shaidan hukumar, ya ce sun taimakawa Jamhuriyar Musulunci.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zargi ‘yan adawa da kokarin rage tasirin nasarar soji a yakin Amurka da Isra’ila da Iran da ake yi a Gabas ta Tsakiya.
Kungiyar Shi'a
Samu kari