Kungiyar Shi'a
IMN ta yi zanga-zanga kan harin da aka kai cocin 'Greek Orthodox Saint Porphyrius Church' da ke Gaza yayin da rikici ke wanzuwa tsakanin Isra'ila da Falasdinu
Jagoran mabiya Shi'a a Najeriya, Sheikh Ibrahim Zakzaky, ya samu digirin digir daga jami'ar Tehran ta ƙasar Iran. An karrama malamin ne a yayin taro yaye ɗalibai.
Kungiyar 'yan shi'a a Najeriya (IMN) ta gudanar da tattakin nuna goyon bayanta ga Falasɗinawa a babbak birnin tarayya Abuja da yammacin ranar Litinin.
Jagoran kungiyar Shi'a a Najeriya, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ya bayyana cewa kasashen Faransa da Amurka ne ke rura wutar rikici tsakanin Najeriya da Nijar.
Kungiyar 'yan Shi'a a Najeriya sun mamaye titunan birnin Kaduna don nuna damuwarsu kan ci gaba da tsare shugabansu, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky da mahukunta ke yi
Kungiyar 'yan shi'a ta IMN ta caccaki gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai bisa rushe-rushen gine-ginensu da suka yi ikirarin KASUPDA ta fara jiya Lahadi.
Rundunar 'yan sanda ta kame wasu 'yan Shi'a 19 da ake zargin sun yi zanga-zanga a Abuja ba bisa ka'ida ba. An ce za a gurfanar dasu a kotu kan laifin nasu.
Mabiya adidnin Shi'a a Najeriya sun shigar da karar gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar GAnduje, majalisar dinkin duniya da kuma gammayar kasashen Turai EU.
Hukumar ƴan sanda ta miƙa gawawwakin mabiya ɗarikar Shi'a waɗanda ake zargin ƴan sanda sun kashe su ne a shekarar 2019 a yayin wata zanga-zangar neman sakin
Kungiyar Shi'a
Samu kari