Kungiyar Shi'a
Ofishin Jakadancin Amurka da ke Abuja ya soke duk shirin ba da biza na ranar Laraba, 4 ga Maris, 2026, saboda yiwuwar zanga-zanga mai alaƙa da rikicin Iran
Ayatollah Ali Khamenei, jagoran addini a Iran, ya mutu a hare-haren sojin Amurka da Isra’ila, yana mai da hankali ga yawan mutanen da suka rasa rayukansu.
Shugaban JIBWIS, Sheikh Abdullahi Bala Lau, ya bukaci limamai su tsayar da addu’ar Al-Kunut saboda rikice-rikicen Gabas ta Tsakiya da ta’addanci a Najeriya
Rahotannin da muke samu sun tabbataar da cewa hukumar leken asiri ta CIA ta bai wa Isra’ila bayanan sirri kan inda Ali Khamenei yake kafin a kai harin
An karyata rahoton cewa rundunar sojojin Najeriya ta harbo jirgin yaki mara matuki na Iran a Sokoto, bincike ya tabbatar da cewa labarin karya ne.
Zanga-zangar Shi'a ta barke a jihohi 8 na Najeriya saboda kisan jagoran addinin Iran Khamenei. 'Yan sanda sun tsaurara tsaro yayin da jama'a ke sukar matakin.
Kasar Isra’ila ta kaddamar da sababbin hare-hare a birnin Tehran da ke Iran da Beirut bayan rikicin da ya biyo bayan harin Amurka da Isra’ila kan Iran.
Gwamnatin Amurka ta gargadi 'yan kasarta game da yawo ko ina a Najeriya bayan wata zanga-zangar 'yan Shi'a a wasu jihohin Najeriya yayin yaki da Iran.
Kasar Saudiyya ta sanar da cewa ta tare makaman roka na Iran da aka harba domin kai hari filin jirgin Riyadh da sansanin Prince Sultan wanda ya tayar da hankali.
Kungiyar Shi'a
Samu kari