Kungiyar Shi'a
Binciken kwakwaf da aka yi ya karyata ikirarin cewa an kai hari kan jerin motocin Donald Trump, yana mai cewa labarin ba gaskiya ba ne kuma jita-jita ce.
Kasar Saudiyya ta umarci jami'an diflomasiyyar Iran su fice cikin awa 24 bayan zargin kai hare-hare. Wannan ya kara dagula rikicin Amurka da Isra'ila da Iran.
Shugaba Donald Trump ya barazana kan tashoshin wutar Iran, yayin da rikicin ke kara tsananta bayan hare-haren da sojojin Isra'ila suka kai a kudancin Isra'ila.
Shugaban Iran ya bukaci ƙungiyar BRICS ta taka rawa wajen tabbatar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya, ya zargi Amurka da Isra’ila kan hare-haren da suka kai.
Hukumar kare hakkin dan Adam ta 'Human Rights Watch' ta nuna damuwa kan ci gaba da yawo da Benjamin Netanyahu ke yi a duniya duk da sammacin kotun ICC.
Kasashen Larabawa ciki har da Saudiyya da Turkiyya sun yi Allah wadai da harin kasar Isra’ila kan Syria, suna kira ga duniya ta dauki matakin gaggawa.
Jagoran addinin Musulunci a Iran, Ayatollah Mojtaba Khamenei ya ce hare-haren da aka kai Turkiyya da Oman ba su da alaka da sojojin kasar ko kawayenta.
Ma’aikatar harkokin wajen Rasha ta gayyaci jakadan Isra’ila Oded Joseph domin bayani kan harin da ya jikkata ‘yan jaridar RT a Lebanon wanda ya jawo magana.
Amurka ta amince da yarjejeniyar sayar da makamai na dala biliyan 16.5 ga Hadaddiyar Daular Larabawa, Kuwait da Jordan yayin da rikici da Iran ke kara tsananta.
Kungiyar Shi'a
Samu kari