Kungiyar Shi'a
Dubban mutane sun taru a Tehran don makokin Ayatollah Ali Khamenei, yayin da IRGC ta yi alkawarin ramuwar gayya kan Isra’ila da Amurka a yankin Gulf.
Kungiyar Amnesty International ta soki gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, tana zargin an samu take hakkin ɗan Adam da kisa daga 2015 zuwa 2023.
Sheikh Ibraheem El-Zakzaky ya bayyana cewa bindigogi ba za su taɓa tsoratar da 'Yan Shi'a ba, yayin da ya zargi gwamnati da gaza bin kadin kashe su da aka yi a 2015
Manyan malamai da dama a Najeriya daga kowane bangare sun nuna alhini game da rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi inda suka bayyana gudunmawarsa ga Musulmi.
Shugaban kungiyar IMN ta 'yan Shia'a a Najeriya, Ibrahim Zakzaky ya yi Allah wadai da maganar Trump kai kai hari Najeriya kan kashe Kiristoci a wasu jihohin kasar.
Kasar Iran ta yi magana kan ɓarnar da hare-haren Isra'ila suka yi mata inda ta ce yaki da Isra’ila ya jawo mummunar barna a cibiyoyin nukiliya na kasar.
Jagoran addinin Musulunci ta Iran, Ayatullah Ali Khamenei ya yi magana bayan shafe kwana fiye da 10 ana yaƙi da Isra'ila inda ya bugi kirji kan nasararsu.
Duk da cimma yarjejeniyar tsagaita wuta da aka yi tsakanin Iran da Isra'ila a jiya Talata, jagoran addini a kasar, Ayatullah Ali Khamenei bai ce komai ba.
Jami'an rundunar 'yan sandan babban birnin tarayya Abuja sun cafke wasu wadanda ake zargi da hannu a arangamar da ta auku tsakanin 'yan shi'a da jami'an tsaro.
Kungiyar Shi'a
Samu kari