Addinin Musulunci da Kiristanci
Uwargidan shugaban kasar Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu ta bukaci malaman kasar nan da su kasance masu fadawa shugabanni gaskiya amma su daina zaginsu.
Kungiyar Kuteb Muslim Development Association (KMDA) ta yi magana kan zargin shirin rushe masallacin Juma'a inda ta shawarci Gwamna Agbu Kefas na Taraba.
Babban limamin jihar Imo, Sheikh Suleiman Njoku, ya bayyana dimbin kalubalen da musulmi ‘yan kabilar Ibo ke fuskanta a yankin Kudu maso Gabashin kasar nan.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Babatunde Elijah Ayodele ya ce gwamnatin Najeriya ta san ba za ta iya magance matsalar tattalin arziki ba.
Yayin da ake cigaba da korafi kan gwamnatin Bola Tinubu a Najeriya, Sheikh Salihu Abubakar Zaria ya ce ko kadan bai yi nadamar zaben Musulmi da Musulmi ba.
Kungiyar Kiristoci a yankin Arewa maso Yamma ta nuna damuwa kan yadda aka yi wariya a mukaman hukumar raya yankin Arewa maso Yamma (NWDC) kan nadin mukamai.
Wasu Musulmai a wani masallacin Abuja da ba a bayyana ba sun fatattaki wani mutum kan zargin damfara bayan ya zo Musulunta a yau Juma'a 4 ga watan Oktoban 2024.
Fitaccen malamin addinin Kirista a Najeriya da aka fi sani da Ndabosky ya fadi yadda ya taba fashi da makami kafin Allah ya ceto rayuwarsa ya dawo harkar addini.
Kamfanin samar da mai a Najeriya na NNPCL ya koka kan yawan yawan asara da yake yi musamman saboda satar mai da ake yi da ya zama ruwan dare a kasar.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari