Addinin Musulunci da Kiristanci
Masanin addinin Kirista, dan siyasa, Fasto Reno Omokri ya jinjinawa annabi Muhammad SAW da Musulmai. Ya ce tsare tsaren Musulunci abin burgewa ne.
Sallar jana'iza ta Musulmi da aka ga Sanata Otunba Gbenga Daniel ya yi ta haifar da cece kuce a jihar Ogun, wani makusancin tsohon gwamnan ya yi bayani.
Babban lauya dake rajin kare hakkin dan Adam, Barista Bulama Bukarti ya bayyana cewa akwai bukatar malamai su fito da bayanin wanda ya kawo 'Qur'an convention.'
MURIC ta bukaci jami’an tsaro su dauki mataki kan barazanar da ake yi wa Musulmin Kudu maso Yamma da shugabanninsu kan batun kafa shari’ar Musulunci a yankin.
Addinin Musulunci ya samu karuwa bayan mata mai suna Fatima ta Musulunta a Kaduna, ta karbi kalmar shahada a hannun Sheikh Musa Yusuf Assadussunnah.
Tsohon ministan sadarwa, Adebayo Shittu, ya yi tsokaci kan ce-ce-ku-ce da ake yi game kafa shari'ar Musulunci a Kudu maso Yamma, yana cewa jahilci ne ke haddasawa.
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana cewa an yi nasarar damke wasu mutane, daga ciki har da dan kasar waje da ake zargi da shirin kai hari jihar Kano.
Oba OmoTooyosi ya ce bai dace a kafa shari'ar Musulunci a Kudu maso Yamma ba, yana mai cewa dimokuradiyya ce kadai za ta tabbatar da zaman lafiya.
An harbe Salwan Momika a Sweden, mutumin da ya ƙona Alƙur'ani a shekarar 2023 yana tsaka da gabatar da shirin kai tsaye. Gwamnati ta ce tana kan gudanar da bincike.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari