Addinin Musulunci da Kiristanci
Wani malamin addinin Kirista, Fasto Isaac Ayo Olawuyi ya bukaci ba Musulmi damar mulkin jihar Lagos bayan Kiristoci sun shafe shekaru 12 suna mulki zuwa 2027.
Hukumar Hisbah ta samu nasarar kama wasu kwalaben da ake zargin suna dauke da kayayyakin barasa a Sokoto. Ta yi magana kan matakin dauka na gaba.
Lokacin bikin Kirismeti ana gudanar da bukukuwa domin zagayowar wannan ranar. Sai dai akwai kasashen da ba a gudanar da biki a wannan ranar saboda wasu dalilai.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani Fasto a Anambra, Godwin Okpala ya bace yayin da yake kan hanyar zuwa garin Umuchu da ke jihar a Kudancin Najeriya.
Sarkin Musulmi da kungiyar CAN sun bukaci a hukunta masu daukar nauyin ta’addanci, sun bukaci ayi adalci wajen rabon albarkatun ƙasa don cigaban Najeriya.
An rufe gasar karatun Al;Kur'ani na 39 a Demsa a jihar Adamawa. Sanata Abbo ya ba mahaddata Keke Napep duk da shi ba Musulmi ba ne. Atiku ya halarci taron.
Legit Hausa ta lissafa ranakun hutu a Najeriya na Disamba 2024 da Janairun 2025. Wadannan sun hada da bukukuwan Kirsimeti, Ranar Dambe, da kuma na Sabuwar Shekara.
Yayin da ake zargin malamai da ci da addini, Sheikh Kabiru Gombe ya yi magana kan lamarin inda ya ce Bola Tinubu da Kashim Shettima sun fi kowa ci da addini.
A wannan labarin, za ku ji cewa gwamnatin tarayya ya caccaki kalaman jagoran cocin katolika a Sakkwato, Mathew Kukah na cewa bisa kuskure Tinubu ya samu mulki.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari