Addinin Musulunci da Kiristanci
Tsohon Ministan wasanni a Najeriya, Solomon Dalung ya soki malaman addini musamman na Kiristanci kan kokarin hana zanga-zanga a Najeriya kan halin kunci.
Malamin addinin kirista, kuma jagora a cocin Methodist da ke Abuja, Rabaran Dr. Michael Akinwale ya ce bai dace yan kasar nan su rika kushe gwamnatin Tinubu ba.
A wannan labarin za ku ji cewa malaman addinin kirista sun shawarci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya rungumi dabarun rage tsadar farashin abinci a kasa.
Gwamnan jihar Enugu ta ba masallatai da majami'u wa'adin kwanaki 90 su cire dukkanin lasifikar da ke wajen wuraren bautarsu domin magance matsalar gurbacewar sauti.
Al'ummar Musulmai da Kiristoci a jihar Plateau sun fito neman mafita kan rashin ruwan sama inda suka koka kan yawan zunuban da ake aikatawa a fadin kasar.
Kungiyar matasan CAN a jihar Taraba ta ba da umarnin gudanar da addu'o'i da azumi na tsawon kwanaki uku yayin amfanin gona suka fara lalalcewa a fadin jihar.
Babban malamin addinin Kirista, Fasto Enoch Adeboye ya caccaki matan da ke yin kwalliya a lokacin aurensu yana mai cewa irin wadannan matan wawaye ne.
Farfesa Salisu Shehu da Farfesa M.B Uthman sun yi bayanin makircin da ake bi wajen yada akidan LGBTQ. An yi kira ga masana su rika rubuce rubuce domin tarbiyyar yara
Wani bidiyo da ya yadu a shafukan sada zumunta ya nuna lokacin da Kiristoci ke ba Musulmai kariya a lokacin da suke yin sallar Juma'a ana tsaka da zanga-zanga.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari