INEC
Jagoran jam'iyyar NNPP, Olufemi Ajadi Oguntoyinbo ya yi gargadi kan neman dawo da zaben 2027 zuwa 2026. Ya ce lamarin zai kawo matsaloli da dama a Najeriya.
Babbar jam'iyyar adawa ta kasa watau PDP ta musanta ikirarin Sanata Samuel Anyanwu, sakataren jam'iyyar na kasa wanda ya ce an yi sa hannunsa na bogi.
Majalisar wakilai ta yi karin haske kan maganar dawo da zaben 2027 zuwa 2026. Hon. Adebayo Balogun ya ce za a dwo da zaben baya ne domin kammala shari'ar zabe.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, Farfesa Joash Amupitan ya ce zai yi sahihin zabe a 2027 ta inda duk wanda ya fadi zai taya wanda ya lashe murna.
A labarin nan, za a jo cewa a yayin tantance sabon shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan, ya shaida wa majalisa cewa zai sake waiwayar batun amfani da fasaha a zabe.
Majalisar dattawan Najeriya ta tantance Farfesa Joash Ojo Amupitan a matsayin sabon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta amince da nadin Tinubu.
Sabon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya bayyana kudirinsa na gudanar da sahihin zabe mai inganci a Najeriya.
Jigo a jam'iyyar ADC kuma jarumi a masana'antar finafinan Nollywood, Kenneth Okonkwo, ya bukaci hukumar INEC ta kwace kujerar gwamnan Bayelsa, Duoye Diri.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dattawa ta ce ta karbi wasikar Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, kuma ana shirin fara tantance sabon Shugaban INEC.
INEC
Samu kari