INEC
A labarin nan, za a ji cewa NDC ta zargi hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa a Najeriya da hana ta damar mika sunayen yan takararta a zaben 2027.
Hukumar INEC ta ɗaga ranar bai wa jam'iyyun siyasa lambar shiga manhajar gabatar da sunayen 'yan takara daga Juma'a zuwa Litinin, 29 ga Yunin shekarar 2026.
Hukumar zabe ta GOSIEC a Gombe ta bayyana APC a matsayin wadda ta lashe kujerun shugabannin kananan hukumomi 24 da kujerun kansiloli 240 a zaben jihar.
Hukumar INEC ta bayyana cewa har yanzu gwamnatin tarayya ba ta fitar da kudin da aka ware domin shirye babban zaben 2027 ba, amma an fara shirye-shirye.
Hukumar INEC na shirin cire NDC daga rajistar jam’iyyun siyasa bayan kotu ta soke hukuncin da ya umarci hukumar ta yi wa jam'iyyar rajista gabanin 2026.
Jihar Kano ce ta zo ta farko a Najeriya wajen sababbin masu rajistar katin zabe, inda ta samu mutum 441,845 a shirin rajistar masu kada kuri’a a ƙasar.
Hukumr INEC ta kirasa aikinta bayan kammala zaben cike gurbi a jihohi ahida ranar Asabar 20 ga wwtan Yuni, 2026, ta mika shaida ga wadanda suka yi nasara.
Kungiyar CFRPA ta yi mika korafi ga hukumar INEC domin neman karin bayani kan sahihancin takardun karatun shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ko a siga kotu.
Wata kungiya mai kare hakkin jama'a ta rubuta wasika ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Kungiyar ta nemi bayani kan takardun karatun Bola Tinubu.
INEC
Samu kari