INEC
Gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji na kokarin kafa tarihin zama zababben gwamnan na farko da ya lashe zabe sau 2 a jere idan ya samu nasara a zaben Ekiti 2026.
Hukumar zabe ta kasa ta kammala shirin gudanar da zabe a Ekiti, Kano, Nasarawa, Ondo, Enugu da Rivers a yau Asabar. Jami'an tsaro sun shirya tsaf.
Jam'iyyar PDP ba ta da jiha ko daya a yayin da ake shirin zaben gwamnan jihar Ekiti na 2026, APC mai mulki ce a sahun gaba da jihohi sama da 30 a Najeriya.
A gobe Asabar 20 ga watan Yunin 2026 ake sa ran gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti inda APC mai mulki za ta fatata da jam'iyyun adawa da suka hada da ADC da LP.
Yayin da za a gudanar da zaben gwamnan Ekiti a gobe Asabar, Legit Hausa ta duba manyan abubuwa uku da ka iya zama barazana ga APC na ci gaba da rike mulki a jihar.
A ranar Asabar, 20 ga watan Yunin 2026, hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) za ta gudanar da zaben gwamna a jihar Ekiti. Akwai matasan 'yan takara a zaben.
Tun daga zababbu da na rikon kwarya, akalla mutane tara ne suka rike kujerar gwamna a jihar Ekiti daga dawowar dimokuradiyya a shekarar 1999 zuwa yau.
Bayanan da ke hannun INEC sun nuna cewa 'yan takarar gwamna shida masu shekaru 61 zuwa sama ne a zaɓen Ekiti na 2026 na ranar Asabar 20 ga Yunin 2026.
Kungiyar Yiaga Africa ta yi magana kan zaben gwamnan jihar Ekiti da za a yi a ranar 20 ga Yunin 2026. Ta ce an shirya ba talakawa talakawa taliya da shinkafa.
INEC
Samu kari