INEC
Kungiyar Yarbawa ta Afenifere ta dage cewa Mr Peter na jam'iyyar Labour ne ya lashe zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu ba Bola Tinubu na APC ba
Bayanan da suka riske mu yanzu haka sun nuna cewa hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa ta gama duk wani shiri na kara mako guda a zaben gwamnonin dake tafe.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta, INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, da kwamishinoninsa a halin yanzu suna taro. Wannan taron ba zai rasa nasaba ba da zaben gwa
Kotun daukaka kara a yau Laraba ta baiwa hukumar zaɓe damar sake saita na'urar tantance mutane watau BVAS domin shirya wa zaben gwamnoni ranar 11 ga watan.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa, INEC ta soke sakamakom zaben da aka bayyana a baya na mazabar Tudun Wada da Doguwa, ta ce zaben bai kammalu ba tukunna.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta fara rarraba kayan aikin zaben gwamna a jihar Kaduna da ke Arewa maso Yammacin Najeriya, tuni komai ya fara kankama.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta ce, dole za a sake yin zabe a wasu mazabun sanata guda 8 da tace an samu matsala a zaben ranar Asabar 25 ga watan Faburairu.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta bayar da tabbacin cewa babu abun da zai samu bayanan da ke kan na'urorin BVAS idan aka sake saita na’urorin.
Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta zargi hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) da yunkurin lalata hujjar da ke kunshe a cikin na’urorin BIVAS.
INEC
Samu kari