Gwamnan Jihar Katsina
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yaran tsohon shugaban kasa,marigayi Muhammadu Buhari sun bayyana jin dadi kan yadda ake yafe wa mahaifinsu.
A labarin nan, za a ji cewa wani Malamin addinin Musulunci, Malam Usman Hamza Al-Bayan ya ba iyalan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari shawara.
A labarin nan, za a ji yadda malaman manyan addinan Najeriya, wato Musulmi da Kiristoci su ka duƙufa da addu'a tare da rokon Allah Ya yi wa Muhammadu Buhari rahama.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ja tawaga zuwa jihar Katsina, inda suka bayyana jimaminsu na rashin Buhari.
A ranar Laraba, an gudanar da taron addu'o'in kwanaki 3 da rasuwar tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari a gidansa da ke Daura, Shettima ya halarta.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya kasa jurewa yayin da yake kallon gawar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari. Ya zubar da hawaye sosai.
Filin jirgin Katsina ya cika da jama'a yayin da aka karbi gawar Muhammadu Buhari daga Landan don binne shi a Daura. Bidiyo ya nuna wadanda suka halarta.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya karɓi gawar marigayi Shugaba Muhammadu Buhari a gaban iyalansa, waɗanda idanuwansu suka cika da kwalla a Katsina.
Rahotanni sun tabbatar da cewa gawar marigayi tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ta iso Najeriya daga Landan tare da tawagar gwamnatin tarayya.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari