Gwamnan Jihar Katsina
A labarin nan, za a ji cewa Garba Shehu, hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tabbatar da cewa za a dawo da gawar Buhari Najeriya don birne shi.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya sanar da cewa za a yi jana'izar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a mahaifarsa Daura ranar Litinin.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umar Radda ya bayyana cewa lokacin yaudarar ƴan Najeriya ya wuce, ya kamata haɗakar yan adawa su yi bayani kan tallafin fetur.
A labarin nan, za a ji cewa wasu 'yan Najeriya sun fara yada labarin rasuwar tsohon mataimakin shugaban kasa, Muhammadu Buhari bayan ya sha jinya.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya ayyana ranar huti domin murnar shigowar sabuwar shekarar musulunci ta 1447 bayan Hijira. Ya bukaci a yi addu'o'i.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda ya yi magana kan jita-jitar da ke cewa yana da burin zama mataimakin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Farfesa Nasir Hassan-Wagini na jami'ar UMYU da ya ke sayar da kayan miya, ya shawarci matasa da dalibai da su rungumi sana'o'in hannu maimakon zaman banza.
Yayin da aka yi sulhu a wasu kananan hukumomi, ƴan bindiga sun kai zafafan hare-hare kan manoma da jama'a a kauyukan ƙaramar hukumar Ƙanƙara a Katsina.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikƙo Umaru Radda ya samu lambara yabo ta gwamna mafi aiki a shekarar 2025, an yaba masa bisa yadda yake kawo ci gaba.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari